Ma’aikatar lafiya ta Kano ta kafa kwamitin kula da jini

NEWS: Ma’aikatar lafiya ta Kano ta kafa kwamitin kula da jini

Ma’aikatar Lafiya ta Jihar Kano ta kaddamar da Kwamitin Fasaha kan Kula da Jini domin magance matsaloli da inganta ingancin jinin da ake amfani da shi a asibitocin jihar.

A wata sanarwa da mai yadda labarai na ma’aikatar, Ibrahim Abdullahi, ya fitar a ranar Alhamis, 2 ga Janairu, 2025, kwamishinan lafiya na jihar, Dr. Abubakar Labaran Yusuf, ya jagoranci bikin kaddamarwar.

Da yake jawabi yayin kaddamarwar, Dr. Labaran ya bayyana cewa kwamitin an kafa shi ne domin…

>

Comments

No comments yet. Why don’t you start the discussion?

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *