NEWS: Makiyaya sun nemi daukin gwamnati a Kano

Makiyaya sun nemi daukin gwamnati a Kano

Fulani makiyaya a karamar hukumar Doguwa ta jihar Kano sun roki gwamnatin jiha da ta tallafa musu da abincin dabbobi domin su samu damar kara samar da madara a yankin.

Shugaban makiyayan yankin (Ardo), Ahmadu Sulaiman, ya yi wannan roko ne yayin tattaunawa da ‘yan jarida a kasuwar shanu ta Falgore a ranar Jumma’a.

Sulaiman ya ce fiye da shanu 5,000 suna yawo a yankin karkashinsa, amma suna fama da rashin abincin dabbobi, ciki har da abinci mai gina jiki wanda zai sa su…

>

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *